--
Covi-19: Gwamnatin Nigeria Ta Amince Da Bude Shige Da Fice Tsakanin Jihohin Kasar

Covi-19: Gwamnatin Nigeria Ta Amince Da Bude Shige Da Fice Tsakanin Jihohin Kasar



Daga Comr Abba Sani Pantami

Gwamnatin tarayyar ta amince da bude shige da fice tsakanin jihohin kasar nan, amma matukar ba a zarta lokutan doka ba, inda ta aiyana ranar labara a matsayin ranar da za'a fara aiki a dukkanin sassan kasar.

Gwamnatin tarayyar ta kara da amincewa da sauka ta tashin jiragen sama a cikin fadin kasar nan kadai.

Haka zalika Gwamnatin tarayya ta amince da bude makarantu a fadin kasar nan. Hakan ya biyo bayan taron da ya wakana tsakanin kwamitin yaki da cutar korona na fadar shugaban kasa da shugaban kasa Muhammadu Buhari.


KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN
 LABARI TA WHATSAPP: https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Covi-19: Gwamnatin Nigeria Ta Amince Da Bude Shige Da Fice Tsakanin Jihohin Kasar"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?