--
Gwamnatoci ba sa abin da ya kamata don dakile coronavirus - WHO

Gwamnatoci ba sa abin da ya kamata don dakile coronavirus - WHO


Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya ya ce gwamnatoci ba sa yin yadda ya kamata wurin ganin an dakile cutar Coronavirus.
Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce ya kamata a fito da wasu hanyoyin gwaji, kuma duk wanda aka tabbatar na dauke da cutar dole ne a killace shi a kuma gano duk wani wanda ya yi hulda da shi.
Haka ma Dr Tedros ya bukaci da kasashe su kwaikwayi salon kasashe kamar China da Koriya Ta Arewa, inda ya ce sun nuna cewa za a iya cin karfin cutar gama-gari.


LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y


KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI 




0 Response to "Gwamnatoci ba sa abin da ya kamata don dakile coronavirus - WHO"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?