--
Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da gwamnati a Beirut

Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da gwamnati a Beirut

‘Yan sandan kwantar da tarzoma a kasar Lebanon sun harba hayaki mai sa hawaye kan dandazon masu zanga-zangar da sukayi kokarin karya shingen shiga majalisar dokokin kasar dake tsakiyar Beirut.

Sabuwar zanga-zangar adawa da gwamnati na zuwa ne kwanaki biyar bayan wasu abubuwa masu fashewa sunyi sanadiyar mutuwar mutane sama da 150 akasarisu ‘yan kasar Syria, yayin da wasu sama da dubu 6 suka jikkata, kana sama da mutene dubu 300 suka rasa muhallansu.

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci kasashen Duniya su mayar da hankali ga kasar Lebanon, tareda bayar da agaji da zai taimaka don rage radadin da yan kasar ke fama da shi bayan fashewar da ta wakana ranar Talata a Beirut.

SOURCE: https://www.rfi.fr/ha

DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO

SAYI  KWAKWKWARAR  DATAR MTN  MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 
https://www.bzglobalservice.com.ng/

KU BIYOMU A SHAFUKAN

@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/

@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da gwamnati a Beirut"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?