--
Karanta muhimman abubuwa 17 daya kamata mace tayi agidan mijinta domin samun lada agurin Allah (S.w.t.a)

Karanta muhimman abubuwa 17 daya kamata mace tayi agidan mijinta domin samun lada agurin Allah (S.w.t.a)



1.Idan kikayi aure daga lokacin da kikayi sallah Allah zai baki lada dubu 1000.

2.idan kika kalli fuskar mijinki kikayi farin ciki Allah zai baki ladan zikiri goma 10.

3.idan kika shafi fuskar mijinki Allah Zai baki lada biyar 5.

4.idan mijinki ya rungume ki Allah zai baki lada goma.

5.idan mijinki yayi miki kiss sumbata Allah zai baki lada ashirin.

6.idan mijinki ya kwanta dake sau daya tak Allah zai baki lada yafi duniya da abin da yake cikinta.

7.idan kikayi wankan janaba Allah zai gafarta miki zunubanki da wanda kikayi da wanda zakiyi a gaba.

8.idan kika sami ciki kullum za'a rubuta miki ladan azumi da daddare shi kuma mijinki ladan sallah tahajjud da jihadi fisabilillah.

9.idan kika fara nakuda duk numfashi daya Allah zai baki ladan kamar kin 'yanta bawa guda daya.

10.kina haihuwa ALLAH zai gafarta miki kamar yau kika zo duniya.

11.idan kika fara bawa danki nono duk tsotsa daya da yayi Allah zai baki ladan kamar kin 'yanta bawa har ki yaye shi.

12.idan kika yaye danku Allah zaice da mala'iki ku shaida na gafartawa wannan mata da mijinta.

13. kwana daya da kikayi a gidan mijinki Allah zai baki ladan kamar kin 'yanta bayi dubu .

14.idan kika fara share dakinki Allah zai baki lada goma, daraja doma, a gafarta miki har sau goma.

15.idan kina yin sharar dakinki kina ambaton Allah, to Allah zai baki ladan yawan tsintsiyar hannunki.

16.idan kika yiwa mijinki abinci me dadi to duk girki daya Allah zai baki ladan hajji da umara kyauta.

17.idan kika bawa mijinki ruwa cikin ladabi Allah zai baki ladan azumin shekara daya.

Ya Allah duk wanda yayi sharing wannan tunatarwa zuwa groups kabashi mace tagari ko mace kabata Miji nagari.

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANANhttps://www.bzglobalservice.com.ng/

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Karanta muhimman abubuwa 17 daya kamata mace tayi agidan mijinta domin samun lada agurin Allah (S.w.t.a)"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?