--
Yanzu Yanzu: Sarki Sanusi ya samu 'yanci zai tafi Legas

Yanzu Yanzu: Sarki Sanusi ya samu 'yanci zai tafi Legas

Sarki Sanusi ya samu 'yanci zai tafi Legas.
Majiya mai karfi ta tabbatar wa da BBC wannan batu, inda ta ce a yanzu tsohon Sarkin zai gabatar da Sallar Juma'a a garin Awe kamar yadda mutanen garin suka bukata.
Daga na ne kuma shi da gwamnan jihar Kaduna za su tafi Abuja inda daga nan zai kama hanyar zuwa Legas.
Wannan dai ya biyo bayan umarnin da wata babbar kotu a Abuja ta bayar na cewa a bai wa Muhammadu Sanusi damar shiga ko ina a Najeriya ban da Kano.
LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y


KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI 




0 Response to "Yanzu Yanzu: Sarki Sanusi ya samu 'yanci zai tafi Legas"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?