CBN yafitar da Sabbin hanyoyi guda biyar da Za'a canzawa mutane dukkan kudadensu


Yauwa, mun godewa Allah da CBN zasu samar da shirin musanyar tsohon kuɗi zuwa sabo ga mutanen da suke karkara ko kuma suke da ƙarancin bankuna.


A cikin abubuwan da suka sake dubawa akwai:


1. Baza a bawa mutum É—aya sabon kuÉ—i sama da N10,000 ba a hannu sai dai a karbi tsohon a tura masa zuwa asusun banki idan sun wuce haka. 


2. Idan mutum bashi da asusu to za karbi bayanansa a take a buÉ—e masa sannan a saka masa kuÉ—insa a ciki. 


3. Akwai takardun N100, N50, N20, N10, N5 wadda idan mutum bai samu waÉ—anda aka canza ba, za a sauya masa da waÉ—annan.


4. Wakilan da zasu samar suna da damar karÉ“ar tsofin kuÉ—i su baka sabo kuma kyauta ne, saidai abinda ake cira idan mutum zai cire kuÉ—insa koda da kansa ne. 


5. Daga baya wakilan da suka saka akan aikin zasu dinga mayarwa da banki tsohon kuÉ—in. Kamar yadda suka ce, wannan shiri ne da za'a aiwatar a dukkan kananan hukumomi na jihohin Najeriya.


Allah Ya kare al'ummar Sa da asarar dukiyar su, Ya kuma wadata mu, Amin




ZAINILABIDINA AHMAD SULEIMAN

My Name is Zainilabidina Ahmad Suleiman Chief Executive Officer CEO Bz News 24/7. Famous Blogger| Developer | Programmer| Journalist| Consultant |Publisher |. Contact bzglobalservice@post.com Whatsapp+2348133888333

Post a Comment

Tell us what you think about this article?

Previous Post Next Post