--
Sabbin mutum 225 sun harbu da Coronavirus/Covid-19 A Najeriya

Sabbin mutum 225 sun harbu da Coronavirus/Covid-19 A Najeriya

 
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka NCDC ta sake fidda sanarwar kara samun adadin mutum 225 wanda suka harbu da cutar coronavirus a fadin kasar.

Sanarwar wanda hukumar ta wallafa ta cikin shafinta dake kafar sadarwa a ranar 13 ga watan Oktoba shekara ta 2020.

Haka zalika hukumar ta zayyana jahohin da aka samu karin masu cutar wadanada suka hada da:


Bayan haka cibiyar ta bada rahoton sallamar adadin mutum 52,006 sannan kuma an samu.mutuwar mutum 1,116 a fadin kasar.

Source: Hutudole


LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:


KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 

KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 
@FACEBOOK:

@TWITTER: 

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765

0 Response to "Sabbin mutum 225 sun harbu da Coronavirus/Covid-19 A Najeriya"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?