--
Ganduje ya amince da sake bude manyan makarantu mallakin jihar a ranar 26 ga watan Oktober

Ganduje ya amince da sake bude manyan makarantu mallakin jihar a ranar 26 ga watan Oktober

 
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya amince da sake bude manyan makarantu mallakin jihar a ranar 26 ga watan Oktoba.


kwamishinar ilimi mai zurfi, Mariya Mahmoud Bunkure ce ta sanar da hakan a ranar Litinin.


Sanarwar ta biyo bayan dawo da makarantun sakandare da firamare a jihar a ranar  Litinin.


Haka zalika kwamishiniyar ta umarci shugabanin makarantu, da ma’aikata da Daulubai da su kiyaye ka’idojin cutar Covid-19.

Source: Hutudole


LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:


KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 

KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 
@FACEBOOK:

@TWITTER: 

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765


0 Response to "Ganduje ya amince da sake bude manyan makarantu mallakin jihar a ranar 26 ga watan Oktober"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?