Da Dumi-Dumi: Kar wanda ya sake ya fito zanga-zangar SARS a jihata>>Gwamnan Rivers, Wike
Monday 12 October 2020
Comment
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya gargdi jama’ar jihar da cewa kada wanda ya fito zanga-zanga a jihar.
Kwamishinan yada labarai na jihar, Paulinus Nsirim ne ya bayyana haka ga manema labarai inda yace sun haramta duk wata nau’in zanga-zanga.
Yace hakan kuwa ya farune dalilin rusa rundunar ‘yansandan SARS da aka yi saboda babu amfanin yin zanga-zanga kan abinda babu shi.
Guardian ta ruwaito kamar haka:
“The Rivers State Government hereby wish to inform the general public that all forms of protests have been banned throughout the State,” Nsirim said in a statement.
“Therefore, all proposed protests under #EndSars Campaign are hereby prohibited.”
“There is no need for any form of protest against a Unit of the Police Force that no longer exists,” he said.
Source: Hutudole
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A WHATSAPP:
LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI A TELEGRAM:
KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN:
KU BIYOMU A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA
@FACEBOOK:
@TWITTER:
KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app75765
0 Response to "Da Dumi-Dumi: Kar wanda ya sake ya fito zanga-zangar SARS a jihata>>Gwamnan Rivers, Wike"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?