--
Wata Budurwa Ta Kashe Almajiri A Yayin Da Ya Je Raba Su Fada A Jihar Kebbi

Wata Budurwa Ta Kashe Almajiri A Yayin Da Ya Je Raba Su Fada A Jihar Kebbi

Wata budurwa da suke fada a tsakanin ta da wata budurwar, ta kashe wani almajiri da ya yi yunkurin raba su fada a garin Yauri dake jihar Kebbi.

Almajirin ya rasa ran sa ne a lokacin da wani Dattijo dake zaune a gefe ya hangi Almajirin zai wuce ya kira shi, ya ce ya je ya raba fadan da ‘yan matan suke yi. Inda bayan Almajirin ya nufi wurin da ‘yan matan ke baiwa hammata iska, zuwansa ke da wuya sai daya daga cikin su ta burma masa wuka.

SOURCE: HUTUDOLE.COM

DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG

LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO

SAYI  KWAKWKWARAR  DATAR MTN  MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 
https://www.bzglobalservice.com.ng/

KU BIYOMU A SHAFUKAN

@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/

@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657


0 Response to "Wata Budurwa Ta Kashe Almajiri A Yayin Da Ya Je Raba Su Fada A Jihar Kebbi"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?