--
Hasashen Masana ya nuna Za’a yi ruwa sosai daga yau zuwa ranar Lahadi>>NiMet

Hasashen Masana ya nuna Za’a yi ruwa sosai daga yau zuwa ranar Lahadi>>NiMet



Hujukar kula da sararin Samaniya ta Najeriya, NiMet ta bayyana cewa za’a yi ruwa kamar da bakin kwarya a fadin Najeriya daga yau, Juma’a zuwa Ranar Lahadi.

A sanarwar data fitar jiya, NiMet ta bayyana cewa za’a samu ruwa sosai a jihohin Sokoto, Taraba, Kano, Borno da Yobe.

Tace hakanan hadari zai rufe sararin Samaniyar sauran jihohin Arewa inda daga baya za’a yi ta ruwa.

Hakanan tace za’a yi ruwan a jihohin Imo, Enugu,  Da Cross-River da dai sauran jihohin Najeriya.


SOURCE: HUTUDOLE.COM

DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG


KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSANAN DOMIN SAMUN

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Hasashen Masana ya nuna Za’a yi ruwa sosai daga yau zuwa ranar Lahadi>>NiMet"

Post a Comment

Tell us what you think about this article?