--
Katsina: An garzaya da a kalla mutum 50 asibiti bayan cin abincin liyafa

Katsina: An garzaya da a kalla mutum 50 asibiti bayan cin abincin liyafa

A kalla mutum 50 aka garzaya da su babban asibitin da ke garin Rimaye na karamar hukumar Kankia ta jihar Katsina, jaridar HumAngle ta ruwaito. 

Hakan ya biyo baya ne sakamakon wata liyafa da aka yi a yankin. Ana zargin guba jama'ar suka ci a cikin abincin liyafar. 

Karin bayani yana nan tafe.. 


SOURCE: LEGIT.NG

DAGA: BZGLOBALSERVICE.COM.NG


LATSANAN DOMIN SAMUN LABARAI TA WHATSAPP:
https://chat.whatsapp.com/KKAd5L0NolZ4F6yJqdblUO

SAYI  KWAKWKWARAR  DATAR MTN  MAI KYAU DA INGANCI ANAN DOMIN SIYA YANZU LATSA NAN↓↓↓
https://paystack.com/pay/mz-st-fdub

KARANTA WASU SABBIN LABARAI ANAN: 
https://www.bzglobalservice.com.ng/

KU BIYOMU A SHAFUKAN

@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Bzglobalservice.com.ng/

@TWITTER: https://twitter.com/bzglobalsevice

KU AIKO MANA DA LABARI KO SHAWARWARI KO MAGANA DAMU KAITSAYE TA ADRESHIN EMAIL: bzglobalservicelabari@gmail.com

KU SAUKE MANHAJARMU TA ANDROID APPLICATION AWAYOYINKU NA HANNU KYAUTA DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI: https://www.appcreator24.com/app757657

0 Response to "Katsina: An garzaya da a kalla mutum 50 asibiti bayan cin abincin liyafa "

Post a Comment

Tell us what you think about this article?