Yanzu-yanzu: An samu sabbin mutane 34 sun kamu da Coronavirus, 12 a Kano
Wednesday, 15 April 2020
Comment
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane34 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Laraba, 15 ga Afrilu, 2020.
Cibiyar ta bayyana hakan a shafin ra'ayinta na Tuwita inda tace: “An samu karin mutane talatin da hudu (34) sun kamu da #COVID19;
18 a Lagos
2 a Katsina
12 a Kano
1 a Delta
1 a Neja
Duk a yau, an sallami mutane 28, kuma 2 sun rigamu gidan gaskiya.
Ga jerin jiha-jiha:
Lagos- 232
Abuja - 58
Osun - 20
Kano- 16
Edo- 15
Oyo- 11
Ogun- 9
Katsina- 7
Bauchi- 6
Kaduna- 6
Akwa Ibom- 6
Kwara- 4
Delta- 4
Ondo- 3
Enugu- 2
Ekiti- 2
Rivers-2
Niger- 2
Benue- 1
Anambra- 1
A bangare guda, Ministan labarai, Lai Mohammed, ya ce gwamnatin tarayya ba zata iya raba wa yan Najeriya kudaden tallafi da hukumomi masu zaman kansu suka bayar don yakar cutar coronavirus ba.
A cewar NAN, ministan ya bayar da dalilan da yasa ba za a ba al’umman kasar kudin ba, a lokacin da ya bayyana a shirin “Politics Nationwide”, na Radio Nigeria a ranar Talata.
Ya yi martani ne ga wata bukata da ke naman a raba wa yan Najeriya wani bangare na kudaden domin su toshe gibin da dokar hana fita ya yi masu.
Ministan ya ce kudaden na inganta harkar lafiya ne, sannan cewa ba za a iya amfani dashi wajen samar da kayan rage radadi ba.
KARANTA WASU LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐
LATSA NAN DOMMIN MAGANA DAMU KAI TSAYE
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
Cibiyar ta bayyana hakan a shafin ra'ayinta na Tuwita inda tace: “An samu karin mutane talatin da hudu (34) sun kamu da #COVID19;
18 a Lagos
2 a Katsina
12 a Kano
1 a Delta
1 a Neja
Duk a yau, an sallami mutane 28, kuma 2 sun rigamu gidan gaskiya.
Thirty-four new cases of #COVID19 have been reported as follows:— NCDC (@NCDCgov) April 15, 2020
18 Lagos
12 in Kano
2 in Katsina
1 in Delta
1 in Niger
As at 11:20 pm 15th April there are 407 confirmed cases of #COVID19 reported in Nigeria. 128 have been discharged with 12 deaths#TakeResponsibility pic.twitter.com/oxM9pVb9QQ
Ga jerin jiha-jiha:
Lagos- 232
Abuja - 58
Osun - 20
Kano- 16
Edo- 15
Oyo- 11
Ogun- 9
Katsina- 7
Bauchi- 6
Kaduna- 6
Akwa Ibom- 6
Kwara- 4
Delta- 4
Ondo- 3
Enugu- 2
Ekiti- 2
Rivers-2
Niger- 2
Benue- 1
Anambra- 1
A bangare guda, Ministan labarai, Lai Mohammed, ya ce gwamnatin tarayya ba zata iya raba wa yan Najeriya kudaden tallafi da hukumomi masu zaman kansu suka bayar don yakar cutar coronavirus ba.
A cewar NAN, ministan ya bayar da dalilan da yasa ba za a ba al’umman kasar kudin ba, a lokacin da ya bayyana a shirin “Politics Nationwide”, na Radio Nigeria a ranar Talata.
Ya yi martani ne ga wata bukata da ke naman a raba wa yan Najeriya wani bangare na kudaden domin su toshe gibin da dokar hana fita ya yi masu.
Ministan ya ce kudaden na inganta harkar lafiya ne, sannan cewa ba za a iya amfani dashi wajen samar da kayan rage radadi ba.
KARANTA WASU LABARAI ANAN: https://www.bzglobalservice.com.ng/
LATSA NAN๐๐๐ DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP
https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
Domin Magana Damu Ko Bamu Shawara Ko Turo Mana Da Labari Ku Latsa Link Din Dake Qasa Domin Magana Damu Kaitsaye Ta whatsaapp๐๐๐
LATSA NAN DOMMIN MAGANA DAMU KAI TSAYE
KUSAUKE MANHAJAR LABARAI A WAYOYINKU NA ANDROID KYAUTA LATSA LINK DIN RUBUTUN DAKE QASA DOMIN YIN DOWNLOADING YANZU
https://www.appcreator24.com/app757657
0 Response to "Yanzu-yanzu: An samu sabbin mutane 34 sun kamu da Coronavirus, 12 a Kano"
Post a Comment
Tell us what you think about this article?