Yanzu Yanzu: Karin mutane 12 sun kamu da coronavirus a Najeriya, sun zama 151
Wednesday, 1 April 2020
Comment
Rahotanni da muke samu yanzu daga hukumar kula da hana yaduwar cututtuka na Najeriya (NCDC) ya nuna cewa an samu karin mutane 12 da suka kamu da cutar covid-19 da aka fi sani da coronavirus a kasar. Hukumar NCDC ta bayyana cewa tara daga cikin wadanda suka kamu a Jahar Osun suke, biyu a Edo sannan kuma daya a Ekiti. Ya zuwa karfe 12:30 na ranar Laraba, 1 ga watan Afrilu, jimlar mutane 151 ne suka kamu da cutar coronavirus a Najeriya, tara daga ciki sun warke, yaayinda biyu suka mutu.
LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
b
Twelve new cases of #COVID19 have been reported in Nigeria; 9 in Osun, 2 in Edo and 1 in Ekiti State— NCDC (@NCDCgov) April 1, 2020
As at 12:30 pm 1st April there are 151 confirmed cases of #COVID19 reported in Nigeria. Nine have been discharged with two deaths pic.twitter.com/SVxZ4H3pBd
LATSA NAN👇👇👇 DOMIN SAMUN LABARAI DA DUMI DUMI TA WHATSAPP https://chat.whatsapp.com/BztTOlXx6c183yYthtZq1Y
KU BIYOMU TA FACEBOOK FAGE DINMU KUYI LIKE DOMIN SAMUN LABARI
b
0 Response to "Yanzu Yanzu: Karin mutane 12 sun kamu da coronavirus a Najeriya, sun zama 151 "
Post a Comment
Tell us what you think about this article?